DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Jihohi 12 ne hukumar INEC tace za a yi zaben cike gurbi a ranar Asabar

-

Hukumar zaben Nijeriya INEC ta sanar da shirinta na gudanar da zabukan cike gurbi a mazabu 16 a jihohi 12 na Nijeriya.

Zaben zai gudana ne ranar Asabar, 16 ga Agusta, 2025, a rumfunan zabe na mazabun da abin ya shafa.

Google search engine

A sanarwar da ta fitar, INEC ta bayyana dokokin kada kuri’a, inda ta jaddada cewa ‘yan kasa masu katin zabe na dindindin PVC ne kawai za su iya kada kuri’a.

Hukumar ta kuma tabbatar da cewa za a yi amfani da na’urar BVAS wajen tantance masu kada kuri’a.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

China ta umurci matatun man fetur din ta su dakatar da jigilar sa saboda rikicin Gabas ta tsakiya

Gwamnatin China ta umurci manyan matatun man fetur na ƙasar da su dakatar da fitar da dizal da fetur zuwa ƙasashen waje na ɗan lokaci,...

Mafi Shahara