DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Me faduwar jam’iyar ADC a zaben cike gurbi ke nufi ga nasararta a 2027?

-

Jam’iyya mai mulki wato APC ce ta fi rinjaye inda ta lashe kujeru 12, sai PDP da ta samu nasara a Ibadan din jihar Oyo yayin da NNPP tayi nasara a Kano, sannan APGA ta lashe mazabu biyu a Jihar Anambra.

Biyo bayan hakanne yasa jam’iyyar ADC bayyana rashin jin dadin ta da yadda aka gudanar da zaben, tana zargin cewa an yi amfani da barazana da cin hanci a lokacin gudanar da zabukan.

A cikin wata sanarwa da mai magana da yawun jam’iyyar ta ADC na kasa Bolaji Abdullahi ya fitar yace zaben cike ya ke da magudi ta hanyar sayan kuri’u da tashe-tashen hankula.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu Wakili, Mataimakin Babban Edita kuma Mai Kula da Shirin Koyon Sanin Makamar Aiki ne a DCL Hausa. A matsayinsa na ƙwararren ɗan jarida yana tsara ayyukan rediyo da kafafen sada zumunta, fassarar labarai, da tabbatar da sahihancin bayanai. Yana jagorantar shirin horaswa ga masu koyon aiki tare da kula da ingancin rubuce-rubuce da shirye-shiryen gidan jaridar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tinubu ya gargadi Alkalan Nijeriya da kada su karkata ga cin hanci ko rashin adalci

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yi kira ga alkalai da sauran ma’aikatan shari’a a Najeriya da su ci gaba da zama masu gaskiya, adalci,...

PDP ta musanta zargin kirƙirar sa hannun Sakataren ta na kasa

Kwamitin zartaswa na Ƙasa na jam’iyyar PDP ya musanta zargin ƙirƙirar sa hannu da Sakataren jam’iyyar na ƙasa, Sanata Samuel Anyanwu, ya yi. Mai magana da...

Mafi Shahara