Jam’iyya mai mulki wato APC ce ta fi rinjaye inda ta lashe kujeru 12, sai PDP da ta samu nasara a Ibadan din jihar Oyo yayin da NNPP tayi nasara a Kano, sannan APGA ta lashe mazabu biyu a Jihar Anambra.
Biyo bayan hakanne yasa jam’iyyar ADC bayyana rashin jin dadin ta da yadda aka gudanar da zaben, tana zargin cewa an yi amfani da barazana da cin hanci a lokacin gudanar da zabukan.
A cikin wata sanarwa da mai magana da yawun jam’iyyar ta ADC na kasa Bolaji Abdullahi ya fitar yace zaben cike ya ke da magudi ta hanyar sayan kuri’u da tashe-tashen hankula.
Me faduwar jam’iyar ADC a zaben cike gurbi ke nufi ga nasararta a 2027?
Recent Comments
on Gwamnatin Tinubu za ta fara ba da rancen maras kuɗin ruwa ga manoma da masu ƙananan sana’o’i – GEEP
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Jaridar Daily Trust ta gano dalilai uku da suka sa Ganduje ya ajiye mukamin shugabancin APC na kasa
on Peter Obi ya sake jaddada bukatar kafa tsarin wa’adin shekara 5 kacal ga shugaban ƙasa a Najeriya
on Cire tsoffin ‘yan sanda daga daga tsarin Contributory Pension Scheme ya fi karfina – IGP Egbetokun
on Gwamnatin Nijeriya ta ɗage buɗe shafin neman aiki na Immigration, Civil Defence da sauran hukumomi
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An karkatar da Naira Bilyan 71.2 daga cikin Bilyan 100 na bashin dalibai a Nijeriya – Hukumar ICPC
on Gwamna Abba Gida Gida ya zabi tsohon shugaban ma’aikatansa da wasu mutum 5 a matsayin kwamishinoni
on Nijeriya za ta zama jagorar kasuwar halal ta duniya mai jarin Dala bilyan Dubu 7 – Kashim Shettima
