DCL Hausa Radio
Kaitsaye

EFCC ta sa sunan Mele Kyari cikin jerin waɗanda za ta rika sa ido kansu bayan da kotu da dakatar da asusun ajiyar bankinsa

-

Hukumar EFCC mai yaki da masu yi wa tattalin arzikin Nijeriya zagon kasa ta sanya tsohon shugaban kamfanin man fetur na ƙasa NNPCL, Mele Kyari, a jerin wayanda za ta sawa ido, kan binciken da ake yi masa kan batun dala biliyan 7.2 da aka ware domin gyaran matatun mai na ƙasar.

Kotun tarayya da ke Abuja ta bayar da umarnin rufe wasu asusun banki guda huɗu da ake alakanta da Kyari, bayan tuhumar aikata almundahana.

Google search engine

Majiyoyi daga EFCC sunce za a gayyaci Kyari domin amsa tambayoyi, duk da cewa an sanya shi cikin jerin wa’yanda za ta rika sawa ido.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu kai ƙarar APC gaban ECOWAS kan musguna wa mambobinmu – Jam’iyyar ADC

Jam’iyyar haɗaka ta ADC ta ce za ta kai ƙorafi gaban Ƙungiyar ci-gaban kasashen yammacin Afrika ECOWAS da sauran ƙasashen duniya kan hare-haren da ake...

ADC ta dakatar da Dr. Sule-Iko daga jam’iyyar a jihar Kebbi

Jam’iyyar ADC reshen jihar Kebbi ta sanar da dakatar da Dr. Sule-Iko Sadeeq S. Sami daga jam’iyyar nan take, saboda abin da ta kira ya...

Mafi Shahara