DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An sace dalibai 330 an rufe makarantun boko 52 a jihar Katsina, in ji rahoton Oxford Policy

-

Wani bincike da Oxford Policy Management ta gudanar ya nuna cewa tsakanin shekarar 2020 zuwa 2025, akalla dalibai 330 aka sace a kananan hukumomi uku na jihar Katsina – Batsari, Faskari da Kankara.

Hadiza Tijani, wata masaniya daga Oxford Policy Management, ce ta bayyana haka a taron gabatar da sakamakon binciken da aka gudanar tare da goyon bayan UNICEF da ma’aikatar Ilimi ta Katsina.

Google search engine

Rahoton ya nuna cewa dalibai biyu aka kashe a wannan lokaci, haka kuma ma’aikatan makarantu 15 aka sace, biyar kuma aka kashe. A Kankara kadai, sama da dalibai 300 aka yi garkuwa da su.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara