DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Za a aurar da jikanyar marigayi Buhari Halima Amira Junaid

-

Jikanyar marigayi tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, Halima Amira Junaid, za ta amarce da angonta Walid Shehu Mauzu a Jihar Kaduna.

Halima ita ce ’yar Nana Hadiza, wadda Abubakar Malami SAN ya aura shekaru kaɗan da suka wuce.

Google search engine

Hadiza ita ce diyar Buhari a aurensa na baya, kuma yanzu ita ce matar Malami ta uku. A baya ta yi aure da Junaid, inda ta haifi ’ya’ya guda shida.

An shirya gudanar da ɗaurin auren Halima da Walid a ranar 30 ga watan Agusta, 2025.

1 COMMENT

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara