DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Rigimar Naira 8,000 ta janyo ajalin wani dan tireda a kasuwar Lagos

-

Ƙarin bayani ya fito kan rikicin da ya yi sanadiyyar mutuwar wani ɗan kasuwa, Sodiq Ibrahim, a yankin Mandillas na tsibirin Lagos a ranar Laraba.

Binciken da wakilin jaridar Punch ya tattara a ranar Alhamis ya nuna cewa Ibrahim an ce abokin kasuwancinsa, Ebuka Adindu, ya daba masa wuƙa har lahira bayan rigima kan rabon kuɗi Naira 8,000.

Google search engine

Lamarin ya jawo ɗan-danƙararrar tashin hankali a kasuwar Balogun da ke da cunkoson jama’a, inda masu shaguna suka rufe shagunan su na ɗan lokaci kafin a ci gaba da kasuwanci washe gari.

Sai dai duk da jita-jitar da yaɗu a kafafen sada zumunta cewa rikicin na da alaƙa da ƙabilanci, rundunar ‘yan sandan jihar Lagos ta karyata wannan ikirari.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara