DCL Hausa Radio
Kaitsaye

PDP za ta tsayar da Kirista takarar shugaban kasa daga Kudu – Bala Mohammed

-

Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya bayyana cewa jam’iyyar PDP za ta tsayar da ɗan takarar shugaban kasa daga Kudancin Najeriya wanda yake Kirista a zaɓen 2027.

Mohammed ya bayyana haka ne a wata hira da aka yi da shi a gidan talabijin na Channels T ranar Alhamis.

Google search engine

Ya ce PDP ta koyi darasi daga kuskuren da jam’iyyar APC ta yi a zaɓen 2023, lokacin da ta tsayar da tikitin addini ɗaya (Muslim-Muslim ticket).

Gwamnan Bauchi ya kuma musanta jita-jitar da ke cewa PDP na shirin tsayar da gwamnan Jihar Oyo, Seyi Makinde, a matsayin ɗan takarar shugaban kasa tare da sanya shi a matsayin mataimaki.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara