DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaba Déby ya kai ziyarar duba aikin ginin cibiyar kasuwanci ta CNPS

-

Shugaban Chadi, Mahamat Idriss Déby Itno, ya kai ziyarar bazata a safiyar Talata 2 ga Satumban 2025, zuwa cibiyar kasuwanci ta CNPS da ke N’Djamena babban birnin kasar.

A yayin ziyarar shugaban ya nuna rashin jin daɗinsa kan jinkirin da ake samu wajen kammaluwar aikin cibiyar, da kuma wasu matsaloli na inganci da rashin bin ka’idoji daga dan kwangilar.

Google search engine

Shugaban ya kuma gargadi masu kwangila da cewa ba zai lamunci sakaci ko yin wasa da muhimman ayyukan raya kasa ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

China ta umurci matatun man fetur din ta su dakatar da jigilar sa saboda rikicin Gabas ta tsakiya

Gwamnatin China ta umurci manyan matatun man fetur na ƙasar da su dakatar da fitar da dizal da fetur zuwa ƙasashen waje na ɗan lokaci,...

Mafi Shahara