DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Dattawan arewacin Najeriya sun bukaci Tinubu ya ayyana dokar ta baci kan tsaro a yankin

-

Kungiyar dattawan arewacin Najeriya ta bukaci gwamnatin tarayya ta ayyana dokar ta baci kan matsalar tsaro a yankin.

Wata sanarwar bayan taro da kungiyar ta fitar ta hannun mai magana da yawun ta Farfesa Abubakar Jiddere, ta bayyana cewa ta’azzarar matsalar a yankin ta sanya bukatar sanya dokar ta baci don kawo karshen lamarin, kamar yadda jaridar punch ta ruwaito.

Kazalika kungiyar ta bukaci gwamnatin tarayya ta mayar da hankali wajen sauke nauyin da ya rataya a wuyanta, na kare dukiyoyin da rayukan yan Najeriya.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu Wakili, Mataimakin Babban Edita kuma Mai Kula da Shirin Koyon Sanin Makamar Aiki ne a DCL Hausa. A matsayinsa na ƙwararren ɗan jarida yana tsara ayyukan rediyo da kafafen sada zumunta, fassarar labarai, da tabbatar da sahihancin bayanai. Yana jagorantar shirin horaswa ga masu koyon aiki tare da kula da ingancin rubuce-rubuce da shirye-shiryen gidan jaridar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara