DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin mulkin sojin Burkina Faso ta amincewa ‘yan Afirka shiga kasar ba tare da biza ba

-

Gwamnatin mulkin sojin Burkina Faso ta sanar da bude iyakokin kasar ga dukkan ‘yan Afrika ba tare da biza ba, domin karfafa zirga-zirgar mutane da kuma huldar kasuwanci a kasar.

Sai dai ta ce duk da wannan sassaucin, ga duk wanda keson shiga kasar daga kasashen Afrika za su ci gaba da cike takardar neman izini ta yanar gizo kafin shiga.

Google search engine

Wannan mataki ya sanya Burkina Faso cikin jerin kasashen da suka hada da Ghana, Rwanda da Kenya, wadanda suka sassauta matakai wajen shiga kasashen ga daukacin ‘yan Afrika.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

China ta umurci matatun man fetur din ta su dakatar da jigilar sa saboda rikicin Gabas ta tsakiya

Gwamnatin China ta umurci manyan matatun man fetur na ƙasar da su dakatar da fitar da dizal da fetur zuwa ƙasashen waje na ɗan lokaci,...

Mafi Shahara