DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Najeriya ta ce za ta ciyar da daliban firamare miliyan 50 a shekarar 2026

-

Gwamnatin tarayyar Nijeriya ta bayyana cewa tana kan hanyar bunkasa shirin ciyar da dalibai a makarantun da ke fadin kasar.

 

Google search engine

Jagorar shirin Aderemi Adebowale ce ta bayyana haka yayin da take tattaunawa da kamfanin dillancin labaran Najeriya NAN a Abuja, inda ta ce gwamnati na da burin ciyar da daliban firamare akalla miliyan 50 a makarantu daban daban da ke fadin kasar a shekarar 2026.

 

A cewar ta, yaran da basa zuwa makaranta ma ba za a bar su a baya ba, domin gwamnatin na shiri a kan su, kamar yadda jaridar punch ta ruwaito.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara