DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Akwai ragin N65 kan kowace lita a kasashen waje daga matatar Dangote – DAPPMAN da PETROAN

-

Wasu masu kasuwancin fetur a Nijeriya sun yi zargin cewa fataken man fetur na kasashen waje na samun ragin N65 kan kowace lita daga matatar man Dangote kan yadda ake saida wa na cikin kasar.

Yayin tattaunawa da jaridar Punch ne kungiyoyin DAPPMAN da PETROAN suka tabbatar da haka.

Google search engine

A cewar kungiyar DAPPMAN, rage farashin mai da matatar Dangote ta yi ba wani abu bane face yunkurin sa gasa a bangaren na fetur ta kara zama mai matukar wahala.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

China ta umurci matatun man fetur din ta su dakatar da jigilar sa saboda rikicin Gabas ta tsakiya

Gwamnatin China ta umurci manyan matatun man fetur na ƙasar da su dakatar da fitar da dizal da fetur zuwa ƙasashen waje na ɗan lokaci,...

Mafi Shahara