DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kungiyar likitoci masu neman kwarewa a Najeriya ta janye yajin aikin da ta fara

-

Kungiyar likitoci masu neman kwarewa a Najeriya ta bayyana janye yajin aikin gargadi da ta tsunduma kwanaki biyu da farawa.

 

Google search engine

Kungiyar ta kuma bai wa gwamnatin tarayyar kasar wa’adin makonni biyu don biya mata bukatunta.

 

Jaridar Punch ta ruwaito cewa tun a ranar Juma’a 12 ga watan Satumba kungiyar ta fara yajin aikin, kamar yadda shugaban kungiyar Dr. Tope Osundara ya bayyana a cikin wani sako.

 

A cewar sa, gwamnati ta biya wasu daga cikin bukatun da kungiyar ke nema, tare da alkawarta cika sauran, wadanda suka hada da tarin basuka, gyara musu tsarin albashi da dai sauran su.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

China ta umurci matatun man fetur din ta su dakatar da jigilar sa saboda rikicin Gabas ta tsakiya

Gwamnatin China ta umurci manyan matatun man fetur na ƙasar da su dakatar da fitar da dizal da fetur zuwa ƙasashen waje na ɗan lokaci,...

Mafi Shahara