DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kungiyar AES na bikin cika shekaru biyu da kafuwa

-

Kungiyar kasashen kawance na AES da suka hadar da Nijar, Mali da Burkina Faso wadanda sojoji ke mulki na bikin cika shekaru biyu da kafuwa.

A ranar 16 ga watan Satumban 2023 kasashen uku da sojoji suka yi juyin mulki suka sanar da kafa kungiyar, da zummar hada kai wajen yakar ayyukan ta’addanci da ke addabar su.

Google search engine

Wannan ya zo ne bayan da kasashen na yankin Sahel suka ayyana ficewa daga cikin ƙungiyar kasashen yammacin Afirka ECOWAS kan wasu zarge-zarge.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara