DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Likitoci masu neman kwarewa da suka tsunduma yajin aiki a Abuja, sun janye

-

Shugaban kungiyar George Ebong ya shaida wa jaridar Premium Times cewa sun janye yajin aikin, inda za su koma bakin aiki da karfe 8 na safiyar ranar Litinin mai zuwa.

Ya bayyana cewa matakin ya biyo bayan shiga tsakani da kwamitin majalisar dattawa mai kula da kananan hukumomi da al’amuran FCT, ƙarƙashin jagorancin Sanata David Jimkuta ya yi.

Google search engine

Sai dai, ya ce har yanzu dai babu wata bukatarsu da aka biya cikin dalilan tsunduma yajin aikin na su.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara