DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Trump ya ce an samu ci gaba kan TikTok, zai kai ziyara kasar China

-

Shugaban Amurka Donald Trump ya bayyana cewa an samu ci gaba a tattaunawarsa da shugaban kasar China Xi Jinping kan batun sayar da manhajar TikTok, tare da sanar da niyyarsa ta kai ziyara kasar nan gaba.

Shugabannin kasashen biyu mafi girma a duniya sun yi waya karo na biyu tun dawowar Trump fadar White-House.

Google search engine

Duk da matsanancin suka da ya sha yi wa kasar Sin a baya, yanzu yana ƙoƙarin rage zafin rikice-rikicen diflomasiyyar da ke tsakani.

Rahoton jaridar Punch ya ce a daya hannun, gwamnatin kasar Sin ta fitar da jawabi mai É—an tsauri, inda ta bayyana matsayinta a fili.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara