DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Bai kamata a sake zabar shugaban da ya gaza sauke nauyi ba – Jonathan

-

Tsohon shugaban Najeriya Goodluck Ebele Jonathan ya ce bai kamata a sake zabar duk shugaban da ya gaza sauke nauyin da ke kansa ba, muddin ana gudanar da sahihin zabe.

Yayin gudanar da taron gidauniyar Goodluck karo na 25 a birnin Accra na kasar Ghana, Goodluck ya bayyana magudin zabe a matsayin mafi girman barazana ga dimukuradiyyar Afirka.

Google search engine

Daily Trust ta ruwaito tsohon shugaban na cewa akwai bukatar dukkanin masu ruwa da tsaki su hada hannu wajen kawo sauyi a dimukuradiyyar nahiyar, domin ceto ta daga rushewa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

China ta umurci matatun man fetur din ta su dakatar da jigilar sa saboda rikicin Gabas ta tsakiya

Gwamnatin China ta umurci manyan matatun man fetur na ƙasar da su dakatar da fitar da dizal da fetur zuwa ƙasashen waje na ɗan lokaci,...

Mafi Shahara