DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An kama ‘yan Najeriya 106 a shekarar 2024 kan zargin safarar kwaya a India

-

Rahotanni daga cibiyar da ke kula da harkar ƙwayoyi a India, sun tabbatar da cewa ‘yan Najeriya 106 na daga cikin ‘yan kasashen waje 660 da aka kama a shekarar da ta gabata, kan zargin su da safarar miyagun ƙwayoyi a kasar.

Yayin wani taron masu ruwa da tsaki da daga sassa daban daban na kasar, ministan cikin gida na India Amit Shah, ya ce’ yan kasar Nepal 203 aka kama, wadanda suka fi kowa yawa, sai kuma ‘yan Myanmar 25, kamar yadda Channels TV ya wallafa.

Google search engine

Rahoton ya kuma ce akwai ‘yan kasashen Bangladesh 18, Ivory Coast 14, Ghana 13 sai kuma ‘yan Iceland 10 da aka kamar kan zarge-zargen tu’ammali da miyagun ƙwayoyin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

China ta umurci matatun man fetur din ta su dakatar da jigilar sa saboda rikicin Gabas ta tsakiya

Gwamnatin China ta umurci manyan matatun man fetur na ƙasar da su dakatar da fitar da dizal da fetur zuwa ƙasashen waje na ɗan lokaci,...

Mafi Shahara