DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kashim Shettima zai jagoranci tawagar Najeriya a taron majalisar dinkin duniya karo na 80

-

Mataimakin shugaban Najeriya Kashim Shettima ya bar Abuja zuwa birnin New York na Amurka domin jagorantar tawagar kasar zuwa taron majalisar dinkin duniya karo na 80

A cewar mataimaki na musamman ga Kashim Shettima, Stanley Nkwocha, mataimakin shugaban kasar zai wakilci shugaba Tinubu wajen gabatar da jawabin Najeriya a yayin taron.

Google search engine

Za a gudanar da taron ne daga ranar Litinin 22 zuwa Lahadi 28 ga watan Satumban 2025.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Babu adawa a jihar Plateau a zaben 2027 – Caleb Muftwang

Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Manasseh Mutfwang, ya bayyana cewa zuwa zaben 2027 jam’iyyarsa ba za ta samu adawa a jihar ba. Ya fadi hakan ne...

Obasanjo ya musanta rubuta sanarwar mutuwarsa

Tsohon Shugaban Nijeriya, Olusegun Obasanjo, ya musanta wani rubutu da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa ya fitar da sanarwar mutuwarsa. Rubutun...

Mafi Shahara