DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Majalisar dattawan Nijeriya ta dage lokacin dawowarta aiki zuwa makonni biyu masu zuwa

-

Wannan na ƙunshe ne a cikin wata sanarwa da Sakataren Majalisar Kamoru Ogunlana, ya fitar a ranar Talata a Abuja, inda ya ce jinkirin ya zo ne bisa umarnin shugabannin majalisar dattawa da ta wakilai.

Sakataren ya bayyana cewa, duk da jinkirin komawar zauren majalisar, kwamitoci za su ci gaba da gudanar da ayyukansu a wannan lokaci.

Google search engine

Ya kuma nemi ’yan majalisa da su daidaita jadawalin ayyukansu bisa sabon lokacin tare da bada haƙuri kan duk wata matsala da hakan ka iya haifarwa.

Tun daga ranar 23 ga Yuli, 2025, majalisar ta shiga hutu na shekara, inda aka tsara a dawowarta a watan ranar 7ga watan Satumba domin Ci gaba da aiyukan majalisar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara