DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Zan kare muradun Yarbawa idan na ci zaben shugaban kasa – Atiku Abubakar

-

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar, ya yi alkawarin sanya muradun al’ummar Yarbawa a saman jerin ajandar mulkinsa idan ya lashe zaben shugaban ƙasa na 2027.

Atiku ya musanta maganganun da ake yadawa cewa mulkinsa zai bada fifiko ga Hausa/Fulani a kan Yarbawa ko sauran kabilun Nijeriya.

Google search engine

A cikin wata sanarwa da mai ba shi shawara kan harkokin yada labarai, Kola Johnson, ya fitar a Abuja ranar Alhamis, Atiku ya ce yana da zumunci mai karfi da Yarbawa da iyalai da abokan arziki.

Don haka ya kara da cewa, alaƙar aure kadai ta isa ta kawar da duk wani tsoro ko fargaba na cewa mulkinsa zai kawo wariya da ƙabilanci tsakanin kabilun kasar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An gudanar da addu’o’in neman tsari daga hare-haren ‘yan bindiga a jihar Neja

Mazauna yankin jihar Neja ta Arewa sun gudanar da addu’o’i na musamman a filin Idi da ke Kontagora, hedkwatar karamar hukumar Kontagora, domin neman taimakon...

‘Yan siyasa a Nijeriya sun fi maida hanakali kan siyasa maimakon magance matsalolin al’umma – Sarkin Onitsha

Sarkin Onitsha, Igwe Nnaemeka Achebe, ya caccaki ‘yan siyasa bisa mayar da hankali kan siyasa maimakon gudanar da mulki yadda ya kamata tun kafin zaben...

Mafi Shahara