DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ba jihar Kano ce ta fi cin jarabawar NECO ta 2025 ba – Binciken jaridar Premium Times

-

Wani bincike da jaridar Premium Times ta gudanar ya nuna cewa ba Kano ce ta fi kowace jiha a Najeriya cin jarrabawar NECO ta shekarar 2025 ba.

Jaridar ta ruwaito cewa Kano ta zama kan gaba ne a yawan wadanda suka zauna jarrabawar, inda sama da kaso 10 suka fito daga jihar.

Google search engine

Haka kuma ta ce kaso 5 na wadanda suka zana jarrabawar ne suka samu maki biyar da ake bukata, wanda ya hada da darussan Turanci da Lissafi.

Kazalika ta ce Kano ba ta zarta jihohin Oyo da Legas ba, kamar yadda gwamnatin Kano ta yi ikirari.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnonin da suka sha suka ta yanzu sun koma jam’iyyar APC – Ministan Abuja Wike

Ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya ce ficewar wasu gwamnonin jam’iyyar adawa ta PDP zuwa jam’iyyar APC ta tabbatar da goyon bayansa ga Shugaba...

Majalisar Dattawan Nijeriya za ta tantance sabon shugaban INEC ranar Alhamis

Majalisar Dattawan Nijeriya ta shirya tantance Farfesa Joash Amupitan, wanda shugaba Bola Ahmed Tinubu ya zaba domin zama sabon shugaban hukumar zaben Nijeriya INEC, a...

Mafi Shahara