DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ba jihar Kano ce ta fi cin jarabawar NECO ta 2025 ba – Binciken jaridar Premium Times

-

Wani bincike da jaridar Premium Times ta gudanar ya nuna cewa ba Kano ce ta fi kowace jiha a Najeriya cin jarrabawar NECO ta shekarar 2025 ba.

Jaridar ta ruwaito cewa Kano ta zama kan gaba ne a yawan wadanda suka zauna jarrabawar, inda sama da kaso 10 suka fito daga jihar.

Google search engine

Haka kuma ta ce kaso 5 na wadanda suka zana jarrabawar ne suka samu maki biyar da ake bukata, wanda ya hada da darussan Turanci da Lissafi.

Kazalika ta ce Kano ba ta zarta jihohin Oyo da Legas ba, kamar yadda gwamnatin Kano ta yi ikirari.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara