DCL Hausa Radio
Kaitsaye

PENGASSAN ta tsunduma yajin aiki a Nijeriya

-

An shiga sabon rikici tsakanin ƙungiyar ma’aikatan man fetur ta PENGASSAN da kamfanin Dangote Refinery, bayan da ƙungiyar ta bayar da umarnin tsunduma yajin aiki a fadin kasar sakamakon korar ma’aikata sama da 800 da ta yi zargin matatar man Dangote ta yi.

PENGASSAN ta bayyana cewa korar ɗimbin ma’aikata a kamfanin ba bisa ka’ida ba ne, tana mai cewa hakan ya saba wa haƙƙin kwadago kuma yana iya zama babbar barazana a nan gaba.

Google search engine

A cikin wata sanarwa,, ƙungiyar ta zargi kamfanin da korar ‘yan Najeriya saboda sun shiga kungiyar PENGASSAN, tare da maye gurbinsu da ƙarin ma’aikata ‘yan ƙasashen waje fiye da 2,000.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tinubu ya gargadi Alkalan Nijeriya da kada su karkata ga cin hanci ko rashin adalci

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yi kira ga alkalai da sauran ma’aikatan shari’a a Najeriya da su ci gaba da zama masu gaskiya, adalci,...

PDP ta musanta zargin kirƙirar sa hannun Sakataren ta na kasa

Kwamitin zartaswa na Ƙasa na jam’iyyar PDP ya musanta zargin ƙirƙirar sa hannu da Sakataren jam’iyyar na ƙasa, Sanata Samuel Anyanwu, ya yi. Mai magana da...

Mafi Shahara