DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Na yafe wa duk wadanda suka ci amanar miji na – Oluremi Tinubu

-

Uwargidan shugaban Najeriya Sanata Oluremi Tinubu, ta ce ta yafe wa duk wani da ya ci amanar magidanta shugaba Bola Tinubu a lokacin zaben 2023.

Jaridar Punch ta ruwaito cewa, Oluremi Tinubu ta bayyana haka ne a cikin wani sabon littafinta mai shafi 52, wanda ta wallafa a lokacin bikin cikar ta shekaru 65.

Google search engine

A cewar ta, ba ta da matsala da kowa saboda ta zabi zaman lafiya fiye da komai.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara