DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Zaman lafiya ya samu a arewa maso gabas da arewa maso yammacin Najeriya – Shugaba Tinubu

-

Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya ce gwamnatinsa ta yi kokari wajen kawo karshen matsalolin tsaro a wasu yankunan kasar.

Yayin da yake jawabi ga ‘yan kasa a bikin cika shekaru 65 da samun ‘yancin kai, ya ce zaman lafiya ya dawo a yankunan arewa maso gabas da arewa maso yammacin Najeriya.

Google search engine

A cewar sa, jami’an tsaro daga hukumomi daban-daban na ci gaba da jajircewa wajen ganin bayan duk wata matsalar tsaro a kasar kuma suna samun dimbin nasarori, kamar yadda Channels TV ya wallafa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

China ta umurci matatun man fetur din ta su dakatar da jigilar sa saboda rikicin Gabas ta tsakiya

Gwamnatin China ta umurci manyan matatun man fetur na ƙasar da su dakatar da fitar da dizal da fetur zuwa ƙasashen waje na ɗan lokaci,...

Mafi Shahara