DCL Hausa Radio
Kaitsaye

DSS ta fara aikin tantance wanda zai maye gurbin shugaban hukumar INEC

-

Tuni aka fara tantance wadanda ake ganin yiwuwar za su maye gurbin shugaban hukumar zabe ta Najeriya (INEC) gabanin Shugaba Tinubu ya tuntubi majalisar kasa.

Jaridar Punch ta ruwaito wata majiya mai karfi na tabbatar mata da cewa, ofishi Sakataren gwamnatin tarayya ya fara shirya katin gayyatar zaman tantancewa yayin da hukumar tsaro ta farin kaya DSS ke cigaba da tantance ‘yan takarar.

Google search engine

Majiyar ta kuma kara da cewa, cikin sunayen da aka mika domin tantancewar akwai yiwuwar samun wadanda aka sani daga cikin su.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara