DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Har yanzu akwai damar samun ingantacciyar makoma a Najeriya – Goodluck Jonathan

-

Tsohon shugaban Najeriya Goodluck Jonathan ya bukaci ‘yan kasar su ci gaba da jajircewa tare da hakuri, yana mai cewa kada su yanke kauna da samun ingantacciyar makoma.

Jonathan ya yi wannan kalami ne cikin sakonsa na taya Najeriya murnar cika shekaru 65 da samun ‘yancin kai, wanda hadiminsa Okechukwu Eze ya fitar a Abuja, kamar yadda jaridar punch ta ruwaito.

Google search engine

A cewar tsohon shugaban, tabbas akwai tarin kalubale da ke a gaban Najeriya, amma kada hakan ya sa gwiwar ‘yan kasa ta yi sanyi, domin kuwa akwai tarin damarmaki na samun sauyi mai kyau a nan gaba.

Ya kara da bukatar su kasance masu kishin kasa a kowane lokaci.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara