DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnan Adamawa ya yi wa daurarru shida afuwa albarkacin ranar ‘yancin Najeriya

-

Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Fintiri ya yi wa wasu daurarru 6 da ke tsare a gidan gyaran hali na jihar afuwa albarkacin ranar ‘yancin kan Najeriya.

A cikin jawabinsa a ranar Laraba, Fintiri ya ce alamun cigaba da kuma inganci a halayyar mutanen, ya sanya suka shiga cikin yafiyar.

Google search engine

Wadanda aka yi wa afuwar sun hada da Abraham Marksunil, David Paul, Ibrahim Adamu, Usman Inuwa da Sani Yahaya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara