DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Majalisar wakilan Najeriya za ta binciki batan kudade a wasu ofisoshin jakadancin kasashen ketare

-

Kwamitin majalisar wakilan Najeriya mai kula da harkokin ƙasashen ketare ya bayyana shirin fara gudanar da bincike kan zargin almundahanar wasu kudade da aka yi tsakanin shekarar 2021 zuwa 2024.

Ana zargin batan Dala 172,000 ne da aka ware wa ofisoshin jakadancin Najeriya da ke Vietnam, China da kuma Koriya ta Kudu.

Google search engine

Yayin da yake zantawa da jaridar Punch, shugaban kwamitin Oluwole Oke ya ce tuni aka gayyaci dukkanin masu ruwa da tsaki a lamarin don gano yadda wadannan kudade suka bace.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara