DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Majalisar wakilan Najeriya za ta zauna da jam’iyyun siyasa kan yi wa kundin tsarin mulki kwaskwarima

-

Kwamitin majalisar wakilan Najeriya mai bibiyar kundin tsarin mulki zai zauna da jam’iyyun siyasa masu rajista a fadin kasar, don tattauna batun yin kwaskwarima a kundin.

Jaridar Punch ta ruwaito cewa kwamitin karkashin jagorancin mataimakin shugaban majalisar Benjamin Kalu, za su duba batutuwan da suka shafi ‘yansandan jihohi, ‘yancin gashin kananan hukumomi, samar da muhimman gurabe ga mata a tsarin gudanarwa da dai sauran su.

Google search engine

Za a yi zaman tattaunawar ne tsakanin bangarorin biyu a ranar Litinin, 6 ga watan Oktoban 2025.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara