DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Wani lauya ya nemi kotu ta hana Jonathan takarar shugabancin Nijeriya a 2027

-

Wani lauya mai suna Johnmary Jideobi ya garzaya babbar kotun Abuja yana neman ta hana tsohon shugaban Najeriya Goodluck Jonathan tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2027.

Jideobi ya kuma nemi kotun da ta hana hukumar zaben Nijeriya amincewa da sunan Jonathan a matsayin dan takara.

Google search engine

A cikin bayanan da ya shigar, ya bayyana cewa, Jonathan ne ya karasa wa’adin mulkin marigayi Umaru Musa ‘Yar’adua daga bisani kuma ya yi shekaru 4 bayan lashe zaben 2011 wanda hakan ya karar da wa’adi biyu da kundin tsarin mulki ya yi masa tanadi, kamar yadda jaridar punch ta ruwaito.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara