DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tinubu ya kaddamar da aikin ziyarar mabiya addinin kirista zuwa Isra’ila, Jordan na 2024

-

 Tinubu ya kaddamar da aikin zyarar mabiya addinin kirista zuwa Isra’ila, Jordan na 2024

Google search engine

Shugaban Nijeriya Bola Ahmad Tinubu ya kaddamar da ziyarar ibadar mabiya addinin kirista zuwa kasashen Isra’ila da Jordan na 2024

Bola Ahmad Tinubu wanda Sakataren gwamnatin tarayya, Sanata George Akume ya wakilta, ya bukaci mabiya addinin na kiristanci  da su dauki tafiyar a matsayin wata dama ta karfafa imaninsu.

Hakan na kunshe  ne a cikin wata sanarwa da shugaban yada labarai da hulda da jama’a, Celestine Toruka, ya fitar a shafin Hukumar NGChrisPilgComm, na  X, a ranar Litinin.

An kaddamar da jigilar ne a ranar Lahadi a Alausa, Ikeja, jihar Legas.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Sanata Adams Oshiomhole ya buƙaci gwamnatin Tinubu ta garƙame duk wanda ya ƙi biyan haraji

Sojojin da suka yi juyin mulki a Guinea-Bissau sun ce za a gudanar shugaban ƙasa a ranar 6 ga Disambar 2026, bayan da suka kifar...

‘Yan APC kawai jam’iyyar za ta ba mukamai bayan zaben 2027 – Nentawe Yilwatda

Shugaban jam'iyyar APC na Nijeriya Farfesa Nentawe Yilwatda ya bayyana cewa ba za su bai wa duk wanda ba dan jam’iyya mukami ba bayan zaben...

Mafi Shahara