DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tinubu ya kaddamar da aikin ziyarar mabiya addinin kirista zuwa Isra’ila, Jordan na 2024

-

 Tinubu ya kaddamar da aikin zyarar mabiya addinin kirista zuwa Isra’ila, Jordan na 2024

Google search engine

Shugaban Nijeriya Bola Ahmad Tinubu ya kaddamar da ziyarar ibadar mabiya addinin kirista zuwa kasashen Isra’ila da Jordan na 2024

Bola Ahmad Tinubu wanda Sakataren gwamnatin tarayya, Sanata George Akume ya wakilta, ya bukaci mabiya addinin na kiristanci  da su dauki tafiyar a matsayin wata dama ta karfafa imaninsu.

Hakan na kunshe  ne a cikin wata sanarwa da shugaban yada labarai da hulda da jama’a, Celestine Toruka, ya fitar a shafin Hukumar NGChrisPilgComm, na  X, a ranar Litinin.

An kaddamar da jigilar ne a ranar Lahadi a Alausa, Ikeja, jihar Legas.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An kaddamar da kafar yaɗa labarai ta Hausa don mata zalla a Nijeriya

An kaddamar da Mata Media, kafar yaɗa labarai ta farko a Nijeriya da aka ware musamman domin mata, wacce ke aikin shirya labarai na abubuwan...

Ku daina nada baragurbin ‘yan siyasa a shugabacin Jami’o’i – Jega ga Tinubu

Tsohon shugaban hukumar zaben Nijeriya INEC, Farfesa Attahiru Jega, ya yi kira ga Gwamnatin Tarayya da ta daina nada ’yan siyasa marasa kwarewa da mutanen...

Mafi Shahara