DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kotu ta ce gwamnatin Kano ta biya diyyar rusau biliyan 8.5

-

Wata kotu a jihar Kano ta tilastawa gwamnatin jihar biyan diyya har biliyan N8,511,000,000 ga wani kamfani Lamash Properties Limited da gwamnatin karkashin jagorancin Abba Kabir Yusuf ta rushewa gine-gine.
Kotun ta kuma umurci wadanda ake kara da su biya su biya karin naira miliyan 10, diyyar kudaden da kamfanin ya kashe wurin shigar da kara.
Kamfanin Lamash Properties Limited ya shigar da karar ne yana zargin gwamnan da rusa gine-ginen ba bisa ka’ida ba a shekara ta 2023.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Majalisar dattawa ta bukaci a dauki matasa aikin tsaro domin magance matsalar tsaro

Majalisar dattawan Nijeriya, ta nuna damuwa kan tabarbarewar tsaro a ƙasar, tana kira ga shugaban ƙasa Bola Tinubu da ya amince da daukar matasa akalla...

Matukar dimokradiyya ta gaza a Nijeriya sai ya shafi fadin Yammacin Afrika – ECOWAS

Kungiyar tattalin arzikin kasashen Yammacin Afrika, ECOWAS, ta gargadi cewa duk wani rauni da dimokuradiyya ta samu a Nijeriya zai yi sanadin rushewar tsarin a...

Mafi Shahara