DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta kama mutane biyu da ake zargi da satar Keke-napep

-

Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta kama wasu mutum biyu da ake zargi da satar Keke-napep tare da hannunta ababen hawan da ta gano ga masu su.
A cewar wani bayani da kakakin rundunar SP Abdullahi Haruna ya fitar, rundunar ta samu wannan nasara ne bayan wani samame da ta kai a maboyar bata garin da ke karamar hukumar Dambatta a ranar 9 ga watan Disamban da muke ciki.
A yayin samamen an kama wani Ado Yusuf, mai shekaru 40 da kuma Rabi’u Suleiman, mai shekaru 35, tare da kwato Keke-napep biyu da aka sace.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Buhari mutum ne mai girmama al’adu da masarautu – Sarkin Musulmi

Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar, ya shiga sahun wadanda ke jimamin rasuwar tsohon Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari, wanda ya rasu a wani asibiti a...

An rufe ofishin jakadancin Amurka na Abuja da Legas don jimamin rasuwat Buhari

Ofishin jakadancin Amurka da ke Abuja da kuma na Legas za su kasance a rufe a ranar Talata, 15 ga Yuli, 2025, domin girmamawa da...

Mafi Shahara