DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaba Tinubu ya rantsar da Amupitan a matsayin sabon shugaban hukumar zaben Nijeriya INEC

-

Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya rantsar da Farfesa Joash Amupitan, SAN, a matsayin sabon shugaban Hukumar Zaɓen Nijeriya, INEC.

An gudanar da rantsuwar ne da misalin ƙarfe 1 da minti 50 na rana a dakin taro na fadar shugaban ƙasa da ke Abuja, inda Farfesa Amupitan ya ɗauki rantsuwar aiki a gaban shugaban ƙasa.

Google search engine

Tinubu ya bukace shi da ya kare mutuncin zaɓen Nijeriya da tsarin gudanar da shi, tare da ƙarfafa ingantaccen tsarin gudanarwa a hukumar INEC domin tabbatar da gaskiya da adalci a zaɓe mai zuwa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Babu adawa a jihar Plateau a zaben 2027 – Caleb Muftwang

Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Manasseh Mutfwang, ya bayyana cewa zuwa zaben 2027 jam’iyyarsa ba za ta samu adawa a jihar ba. Ya fadi hakan ne...

Obasanjo ya musanta rubuta sanarwar mutuwarsa

Tsohon Shugaban Nijeriya, Olusegun Obasanjo, ya musanta wani rubutu da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa ya fitar da sanarwar mutuwarsa. Rubutun...

Mafi Shahara