DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaba Tinubu ya rantsar da Amupitan a matsayin sabon shugaban hukumar zaben Nijeriya INEC

-

Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya rantsar da Farfesa Joash Amupitan, SAN, a matsayin sabon shugaban Hukumar Zaɓen Nijeriya, INEC.

An gudanar da rantsuwar ne da misalin ƙarfe 1 da minti 50 na rana a dakin taro na fadar shugaban ƙasa da ke Abuja, inda Farfesa Amupitan ya ɗauki rantsuwar aiki a gaban shugaban ƙasa.

Google search engine

Tinubu ya bukace shi da ya kare mutuncin zaɓen Nijeriya da tsarin gudanar da shi, tare da ƙarfafa ingantaccen tsarin gudanarwa a hukumar INEC domin tabbatar da gaskiya da adalci a zaɓe mai zuwa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Sabon shugaban hukumar zaben ya yi alwashin dawo da ingantacce da sahihin zabe a Nijeriya

Sabon shugaban hukumar zaɓen Nijeriya, INEC, Farfesa Joash Amupitan, SAN, ya sha alwashin dawo da sahihanci da amincewar jama’a ga tsarin zaɓe na ƙasar, yana...

Ba ni ke tsoma baki a gwamnatin Kano ko raba kwangiloli ba – Rabi’u Musa Kwankwaso

Jagoran jam’iyyar NNPP kuma tsohon gwamnan Jihar Kano, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, ya karyata zargin da ake yi masa na tsoma baki a harkokin mulkin...

Mafi Shahara