DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Matar da ta dawo da N748,320 ta samu kyautar N500,000 a Katsina

-

Dikko Umar Raɗɗa 

Gwamnatin jihar Katsina ta baiwa wata mata mai suna Malama Abdulkadir Yanmama kyautar kudi har naira dubu 500,000 bisa dawo da wasu kudi da aka tura mata bisa kuskure naira dubu 748,320 na shirin ciyar da makarantu na gwamnatin tarayya a jihar.

Babban daraktan hukumar kula da zuba jari na jihar Dakta Mudassir Nasir ne ya mika kyautar ga matar.

Kamfanin Dillancin Labaran Nijeriya NAN ya ruwaito cewa matar dai bata cikin matan da aka zaba su dinga yin abinci ga yara yan makaranta, sai ta yanke shawarar mai da kudin ga hukumar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Rukunin farko na maniyyatan jihar Bauchi a Nijeriya, sun tashi zuwa Saudiyya- NAHCON

Hukumar aikin Hajji ta Nijeriya ta bayyana cewa maniyyata 2,520 ne daga cikin jihar Bauchi za su halarci aikin Hajjin bana na 2025 a kasar...

An saki ‘Yan jaridar Sahara FM da aka tsare a Agadez

Rahotanni daga Jamhuriyar Nijar na nuna cewa an saki ‘yan jarida uku na gidan rediyon Sahara FM da ke Agadez bayan da aka tsare su...

Mafi Shahara