DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Rashin gogewar siyasa ta sa ban tsayar da El-Rufa’i don ya gaje ni ba – Obasanjo

-

Tsohon shugaban Nijeriya Olusegun Obasanjo ya bayyana cewa ya ki tsayar da tsohon gwamnan jihar Kaduna Malam Nasiru Elrufa’i don ya gaje a shekarar 2007 ne saboda rashin gogewar sa a siyasa.

Labari mai alaka: Jonathan ne dantakara mafi nagartar da zai tsaya wa PDP takara a zaben 2027 – Sule Lamido

Google search engine

Obasanjo ya bayyana haka ne Abeokuta, jihar Ogun, inda ya ce a wancan lokacin, tsohon ministan sufurin jiragen sama na Nijeriya Osita Chidoka ya ba shi shawarar daukar El-Rufai, sai dai ya mayar da martanin cewa akwai bukatar ya kara samun gogewa.

Obasanjo dai ya tsayar da marigayi Umaru Musa ‘Yar Aduwa a matsayin wanda zai gaje shi bayan sauka daga shugabancin Nijeriya, a shekarar 2007.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Shugaba Bola Ahmad Tinubu ya yi ganawar sirri da sabbin hafsoshin tsaro a Abuja

Taron, wanda ya gudana kwanaki uku bayan sanar da sabbin nade-naden, shi ne karo na farko da shugaban kasa ya gana da manyan hafsoshin rundunonin...

Paul Biya ya yi wa masu zanga-zangar sakamakon zabe shagube a Kamaru

Shugaban ƙasar Kamaru, Paul Biya, ya yi shagube ga rikicin siyasar da ke faruwa bayan ayyana shi a matsayin wanda ya lashe sakamakon zaɓen shugaban...

Mafi Shahara