DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Sule Lamido zai tsaya takarar kujerar shugabancin PDP na kasa

-

Jigo a jam’iyyar PDP a Nijerita Alhaji Sule Lamido ya bayyana kudirinsa na sayen tikitin neman zama sabon Shugaban jam’iyyar PDP na kasa

A wani takaitaccen rubutu da ya wallafa a shafinsa na Facebook ya ce kudurinsa na ganin an dawo da martabar dimokuraɗiyya da kuma farfaɗo da jam’iyyar zuwa darajar da take da ita a da, ba zai taɓa yankewa ba.

Google search engine

Tsohon gwamnan na Jigawa na cikin sahun farko na wadanda aka kafa jam’iyyar ta PDP da su a Nijeriya.

Kuma na gaba-gaba a takarar neman zama sabon shugaban jam’iyyar ta PDP daga Arewa maso Yamma.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Paul Biya ya yi wa masu zanga-zangar sakamakon zabe shagube a Kamaru

Shugaban ƙasar Kamaru, Paul Biya, ya yi shagube ga rikicin siyasar da ke faruwa bayan ayyana shi a matsayin wanda ya lashe sakamakon zaɓen shugaban...

Kungiyar kwallon kafa ta Juventus ta sallami mai horaswarta Igor Tudor

Kungiyar Juventus ta sallami kocinta Igor Tudor a ranar Litinin bayan shan kashi da ci 1-0 a hannun Lazio, wanda ya sa kungiyar ta tara...

Mafi Shahara