DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Sule Lamido zai tsaya takarar kujerar shugabancin PDP na kasa

-

Jigo a jam’iyyar PDP a Nijerita Alhaji Sule Lamido ya bayyana kudirinsa na sayen tikitin neman zama sabon Shugaban jam’iyyar PDP na kasa

A wani takaitaccen rubutu da ya wallafa a shafinsa na Facebook ya ce kudurinsa na ganin an dawo da martabar dimokuraɗiyya da kuma farfaɗo da jam’iyyar zuwa darajar da take da ita a da, ba zai taɓa yankewa ba.

Google search engine

Tsohon gwamnan na Jigawa na cikin sahun farko na wadanda aka kafa jam’iyyar ta PDP da su a Nijeriya.

Kuma na gaba-gaba a takarar neman zama sabon shugaban jam’iyyar ta PDP daga Arewa maso Yamma.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Babu adawa a jihar Plateau a zaben 2027 – Caleb Muftwang

Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Manasseh Mutfwang, ya bayyana cewa zuwa zaben 2027 jam’iyyarsa ba za ta samu adawa a jihar ba. Ya fadi hakan ne...

Obasanjo ya musanta rubuta sanarwar mutuwarsa

Tsohon Shugaban Nijeriya, Olusegun Obasanjo, ya musanta wani rubutu da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa ya fitar da sanarwar mutuwarsa. Rubutun...

Mafi Shahara