DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Jihohin arewa za su yi arziki idan aka saka haraji kan kayan gona – Babachir Lawal

-

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya Babachir Lawal, ya bayyana cewa jihohin arewacin Nijeriya za su shiga da yawa idan aka sanya haraji kan kayan amfanin gona da dabbobi da suke samarwa.
A cikin wani bayani da da fitar kan dokar harajin Tinubu da ake cece-kuce a kanta, Babachir Lawal ya ce wadanda su ka goyi bayan dokar suna tunanin cewa saboda zaman ‘yan arewa cima kwance ne yasa suke jayayya da dokar.
Sai dai ya yi Allah wadai da masu wannan tunanin musamman ‘yan kudu, inda ya ce mafi yawan kayan abincin da ake kaiwa Kudu daga Arewa ake samar da shi kuma idan aka sanya musu haraji jihohin arewa za su samu kudin da ake baiwa jihohin Kudu bayan an sarrafa kayan gona.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

’Yan majalisar wakilai bakwai daga Akwa Ibom sun sauya sheka zuwa APC

Ana cigaba da samun rahotannin sauyin sheka a majalisar wakilai, yayin da ’yan majalisa bakwai daga Jihar Akwa Ibom suka koma jam’iyyar APC. Wadanda suka...

Jam’iyyar Labour tsagin Julius Abure ta ba Peter Obi sa’o’i 48 ya fice daga jam’iyyar saboda shiga hadakar ADC

Jam’iyyar Labour karkashin jagorancin Julius Abure ta bai wa tsohon dan takarar shugaban kasa, Peter Obi, wa’adin sa’o’i 48 da ya fice daga jam’iyyar, bisa...

Mafi Shahara