DCL Hausa Radio
Kaitsaye

John Dramani Mahama ya kayar da dan takarar jam’iyya mai mulkin Ghana a hukumance

-

John Dramani Mahama
Hukumar zaben kasar Ghana ta ayyana tsohon shugaban kasar kuma jagoran adawa John Dramani Mahama, a matsayin wanda ya lashe zaben shugaban kasa na ranar Assabar.
Tuni mataimakin shugaban kasar kuma ɗan takarar jam’iyya mai mulki Mahamudu Bawumia, ya amince da shan kaye a zaben.
Hukumar zaben ta ce ta kirga kuri’un mazabun ‘yan majalisa 267 daga cikin 276 na kasar, kuma Ya lashe kashi 56.55 na kuri’un.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Wike ya musanta jita-jitar tsayawarsa takarar shugabancin Nijeriya a zaben 2027, ya jaddada goyon bayansa ga Tinubu har zuwa 2031

Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya karyata rahotannin da ke cewa wasu jiga-jigan jam’iyyar PDP na matsa masa lamba domin ya tsaya takarar shugaban ƙasa a...

Sau 22 ana yunkurin lalata mana matatar mai – Matatar man fetur ta Dangote

Kamfanin matatar mai ta Dangote ya bayyana cewa tun bayan da matatar man da ke fitar da ganga 650,000 a rana ta fara aiki, aƙalla...

Mafi Shahara