DCL Hausa Radio
Kaitsaye

John Dramani Mahama ya kayar da dan takarar jam’iyya mai mulkin Ghana a hukumance

-

John Dramani Mahama
Hukumar zaben kasar Ghana ta ayyana tsohon shugaban kasar kuma jagoran adawa John Dramani Mahama, a matsayin wanda ya lashe zaben shugaban kasa na ranar Assabar.
Tuni mataimakin shugaban kasar kuma ɗan takarar jam’iyya mai mulki Mahamudu Bawumia, ya amince da shan kaye a zaben.
Hukumar zaben ta ce ta kirga kuri’un mazabun ‘yan majalisa 267 daga cikin 276 na kasar, kuma Ya lashe kashi 56.55 na kuri’un.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara