DCL Hausa Radio
Kaitsaye

“Allah Ya kiyaye Tinubu ya yi mulki karo na biyu” – Martanin Atiku ga George Akume

-

Tsohon mataimakin shugaban Nijeriya Atiku Abubakar ya mayarwa sakataren gwamnatin tarayya Sanata George Akume martani, akan cewar ‘yan siyasar arewa su jira har shekara ta 2031 domin neman kujerar shugaban kasa.
Atiku, wanda shine dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP a zaben shekara ta 2023, ya ce Shugaba Tinubu bai cancanta a bashi damar sake jagorancin kasar ba.
A ta bakin mai magana da yawunsa ”Shugaba Tinubu ya bata-rawarsa da tsalle”
Ya jaddada cewa ‘yan Nijeriya ne za su yanke shawarar wanda zai zama shugaban kasa a shekara ta 2027.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Cin hanci la’ana ce, mu tsabtace kanmu daga rashawa- EFCC

A wani sakon tunatarwa da ta wallafa a shafinta na Facebook albarkacin ranar Juma’a, hukumar da ke yaƙi da cin hanci da rashawa a Najeriya,...

Babu karar-kwana, da tuni na bakuncin lahira a zanga-zangar #EndSARS – Jarumi a Nollywoood Desmond Elliot

Fitaccen ɗan wasan fina-finan Nollywood kuma ɗan siyasa, Hon. Desmond Elliot, ya bayyana yadda ya kuɓuta daga wani hari da wasu baƙin fuska suka yi...

Mafi Shahara