DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kotu ta yi hukunci ga mutumin da aka samu da laifin satar tiyar wake a jihar Adamawa

-

Wata kotu a karamar hukumar Shelleng ta jihar Adamawa ta yanke wa wani matashi mai shekaru 31, Iliya Abdullahi hukuncin daurin shekara ɗaya a gidan yari saboda satar mudu ɗaya na wake.

Jaridar Daily Trust ta ruwaito cewa an taɓa kama Abdullahi a baya, aka gurfanar da shi a gaban Kotun Shelleng 2, inda aka yanke masa hukuncin shekaru biyu a bisa laifin da ya aikata, bisa tanadin Sashe na 277 na Dokar Penal Code.

Google search engine

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dan majalisar wakilan Nijeriya ya sauys sheka daga PDP zuwa ADC

Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Tambuwal/Kebbe a jihar Sokoto, Abdussamad Dasuki ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar PDP, inda ya koma ADC. A cikin wasiƙar...

Sanata Wamako ya raba wa marayu su 10,000 tallafin N1,000 kowane a jihar Sokoto

Tsohon gwamnan jihar Sokoto kuma Sanata mai wakiltar Sokoto ta Arewa, Aliyu Magatakarda Wamakko, ya bayar da tallafin miliyan 10, ga mutane dubu 10 da...

Mafi Shahara