DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Wani abu mai hatsari har biyu ya sake fashewa a Zamfara

-

Akalla ababen fashewa biyu da ‘yan bindiga suka dasa, sun tashi a wuri biyu dake cikin Dansadau a karamar hukumar Maru jihar Zamfara.

Fashewar ta afku ne a kan hanyar Dansadau zuwa Malamawa da kuma hanyar Malele duk a cikin yankin Dansadau bayan da wata motoci su ka taka abin fashewar sai dai babu asarar rayuka.
Zuwa lokacin rubuta wannan labarin, jaridar Premium Times bata samu ji daga mai magana da yawun rundunar ‘yan sandan Zamfara ba saboda lambarsa bata zuwa.
Ko ranar Laraba wani abin fashewa ya yi sanadiyar mutuwar mutane 12 a karamar hukumar Maru, lamarin da rundunar ‘yan sanda ta ce Lakurawa ne ke kokarin tsallakawa zuwa Dajin Birnin Gwari.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Idan rikicin PDP ya ki ci, ya ki cinyewa za mu shiga kawance in ji Sule Lamido

Tsohon Gwamnan Jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido, ya bayyana cewa dole na iya sanyawa jam’iyyar ta shiga kawance da wasu jam’iyyu idan ƙoƙarin da ake...

‘Yan sandan Nijeriya sun sanar da dawo da aiwatar da dokar lasisin gilashin mota mai duhu

Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya ta sanar da cewa za ta sake fara aiwatar da dokar lasisin gilashin mota mai duhu (Tinted Glass Permit), duk da...

Mafi Shahara