DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Faruk Ahmad Kafin Hausa

112 POSTS0 COMMENTS
http://dclhausa.com

INEC na duba buƙatun kungiyoyi 110 da ke neman rigista a matsayin jam’iyyun siyasa a Najeriya

Hukumar zabe ta kasa INEC ta bayyana cewa ta karɓi wasikun buƙatun rajistar sabbin jam’iyyu 110 daga kungiyoyi daban-daban har zuwa Litinin, 23 ga...

PDP ta maido wa Samuel Anyanwu mukaminsa na sakataren jam’iyyar na kasa

PDP ta maido wa Samuel Anyanwu mukaminsa na sakataren jam'iyyar na kasa Jam’iyyar PDP ta dawo da Samuel Anyanwu a matsayin sakataren jam’iyya na kasa...

Tsohon Gwamnan jihar Kwara Cornelius Adebayo ya rasu

Tsohon Gwamnan jihar Kwara kuma Ministan Sadarwa na baya, Cornelius Adebayo, ya rasu yana da shekara 84 a Abuja da safiyar Laraba nan. Babban dansa...

An karrama ma’aikacin gwamnatin Jigawa a Saudiyya bisa dawo da kuɗin da ya tsinta

Wani ma’aikacin gudanarwa a Saudiyya, Muhammed Salalah, ya mika kwafin Alkur’ani Mai Tsarki ga Daraktan Rediyon Jigawa, Malam Isma’il Babura, a matsayin kyauta mai...

Rundunar ‘yan sanda ta kama mutane 53 kan tagwayen hare-hare a jihohin Benue da Filato – IGP Egbetokun

Sufeto janar na ‘yan sandan Nijeriya, Kayode Egbetokun, ya bayyana cewa an kama mutane 53 da ake zargi da hannu a hare-haren da suka...

Kiran kungiyar NNPYA na neman Tinubu ya zabe ni a takarar mataimaki a 2027 bai dace ba yanzu – Sanata Barau Jibrin

Sanata Barau I. Jibrin, Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, ya ce kiraye-kirayen da kungiyar matasan jam’iyyar APC na Arewa (NNPYA) ke yi na a zabe...

Yawancin ma su rawar kafar kawar da Tinubu ba domin jin ƙan jama’a suke ba – Shehu Sani

Tsohon Sanata mai wakiltar Kaduna ta tsakiya kuma mai rajin kare hakkin dan Adam, Shehu Sani, ya ce yawancin ma su sukar takun gwamnatin...

An shiga wata na biyu a gyaran matatar mai ta Fatakwal

Matatar mai ta Port Harcourt da ke karkashin kamfanin man Nijeriya NNPCL ta kwashe fiye da wata guda a rufe saboda gyara, ba ta...

Most Popular

spot_img