DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Muhammad Jamil

17 POSTS0 COMMENTS
http://dclhausa.com

Gwamnatin Nijar ta kaddamar da sabon ofishin kamfanin shinkafar gida

Ministan kasuwancin jamhuriyar Nijar, Malam Abdoulaye Seydou ya jagoranci kaddamar da sabon ofishin kamfanin shinkafar gida a babban birnin Yamai a ranar Litinin 13...

Gwamnatin Nijeriya za ta dauki mataki kan barnar kudaden shiga a bangaren hakar ma’adanai

Ministan ma’adanai, Dele Alake, ya bayyana cewa gwamnatin Nijeriya na shirin kafa sabuwar hukuma da za ta rika sa ido kan fitar da ma’adanai...

Madugun adawar siyasa a kasar Kamaru na samun nasara a wuraren da Paul Biya ke da karfi a zaben da ke gudana a kasar

Sakamakon da ya fara shigowa daga zaben shugaban kasa na Kamaru ya nuna cewa dan takarar adawa, Issa Tchiroma Bakary, na samun nasara a...

ASUU ba ta da hujjar shiga yajin aiki domin mun biya dukkanin bukatunta – Gwamnatin Nijeriya

Gwamnatin tarayya ta roƙi kungiyar malaman jami’o’i ta ASUU da ta dakatar da yajin aikin da ta fara, tana mai cewa ta cika dukkan...

Kananan hukumomi 3 sun kara yin sulhu da ‘yan bindiga a jihar Katsina

An cimma yarjejeniyar sulhu tsakanin shugabannin al’umma da wasu ’yan bindiga a kananan hukumomin Malumfashi, Funtua da Bakori ta Jihar Katsina domin dakile hare-hare...

Kungiyar CONUA ta nesanta kanta da yajin aikin malaman jami’a ta ASUU

Kungiyar malaman jami’a ta CONUA ta bayyana cewa ba ta cikin yajin aikin da kungiyar ASUU ke gudanarwa a fadin ƙasar nan. Shugaban kungiyar, Farfesa...

Harin da magoya bayan Kano Pillars suka kai ma 3SC abin Allah-wadai ne – Shehu Sani

Tsohon Sanata a Nijeriya, Shehu Sani, ya yi Allah-wadai da rikicin da magoya bayan Kano Pillars suka tafka bayan wasan NPFL da Shooting Stars...

Ango da amarya sun shiga hannun Hisbah kan aure ba bisa ka’ida ba a jihar Kano

Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama wasu matasa biyar bisa zargin gudanar da aure ba tare da amincewar iyaye ba, ciki har da...

Most Popular

spot_img