Ministan kasuwancin jamhuriyar Nijar, Malam Abdoulaye Seydou ya jagoranci kaddamar da sabon ofishin kamfanin shinkafar gida a babban birnin Yamai a ranar Litinin 13...
An cimma yarjejeniyar sulhu tsakanin shugabannin al’umma da wasu ’yan bindiga a kananan hukumomin Malumfashi, Funtua da Bakori ta Jihar Katsina domin dakile hare-hare...
Kungiyar malaman jami’a ta CONUA ta bayyana cewa ba ta cikin yajin aikin da kungiyar ASUU ke gudanarwa a fadin ƙasar nan.
Shugaban kungiyar, Farfesa...