DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Sadeeq Muhammad Fagge

34 POSTS0 COMMENTS
http://dclhausa.com

Muna kokarin bunkasa tattalin arzikin Nijeriya zuwa dala tiriliyan 1 – Kashim Shettima

Mataimakin shugaban Nijeriya Kashim Shettima ya ce gwamnatin kasar na kan hanyar bunkasa tattalin arzikin Nijeriya zuwa dala tiriliyan 1 cikin shekaru goma masu...

Yan sanda sun dakile yunkurin garkuwa da direba da fasinjoji a Katsina

Jami’an rundunar ‘yan sandan Nijeriya sun dakile wani yunkurin yin garkuwa da mutane a hanyar Funtua zuwa Gusau a Katsina. Jami’an sun yi artabu da...

Ba zan shiga hadakar Atiku ba – Gwamna Mai Mala Buni

Gwamnan jihar Yobe Mai Mala Buni ya ce ba ya cikin kawancen shugabannin adawa da tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ke jagoranta. Hakan na...

Ministan Abuja Nyesom Wike ya ba da umarnin rufe asibitocin da aka yisu ba bisa ka’ida ba

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya ba da umurnin rufe duk wani asibitin da ba a yi wa rajista ba da kuma...

Ka yi watsi da kiraye-kirayen komawa jam’iyyar PDP – kira ga Peter Obi

Mataimakin shugaban jam’iyyar Labour Party na kasa, Dr Ayo Olorunfemi, ya shawarci tsohon dan takarar shugaban kasa Peter Obi da ya yi watsi da...

Kotu a Kano ta daure wani mutum saboda laifin sare bishiya ba bisa ka’ida ba

Wata kotun majistare da ke zamanta a unguwar Rijiyar Zaki dake jihar Kano, ta yanke wa Inuwa Ayuba hukuncin daurin watanni biyu a gidan...

An ji karar harbe-harbe a wurin taron magoya bayan Wike a jihar Bayelsa

An shiga cikin tashin hankali a birnin Yenagoa ta jihar Bayelsa, bisa karar harbe-harbe da aka ji a wurin masu biyayya ga ministan babban...

Za a yi wa matasan NYSC karin kashi 100 na alawus a jihar Zamfara

Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal na ya ba da umarnin kara yawan alawus-alawus na matasa masu yi wa kasa hidima, NYSC, da za su...

Most Popular

spot_img