DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Sadeeq Muhammad Fagge

314 POSTS0 COMMENTS
http://dclhausa.com

‘Yan bindiga sun yi awon gaba da masallata da dama a jihar Zamfara

Akalla mutane 40 ne ake zargin ’yan bindiga sun sace da Asuba a wani masallaci da ke kauyen Gidan Turbe, ƙaramar hukumar Tsafe, jihar...

KEDCO na barazanar katse wutar Asibitin koyarwa na Malam Aminu Kano kan bashi na Naira miliyan 949.88

Kamfanin rarraba wutar lantarki na Kano KEDCO ya bukaci Asibitin koyarwa na Aminu Kano AKTH ya biya bashin wutar da ya sha wacce ta...

Sarki Sanusi ya gargadi gwamnatin tarayya kan yawan ciyo bashi

Sarkin Kano na 15, kuma tsohon gwamnan babban bankin Nijeriya CBN Muhammadu Sanusi II, ya nuna damuwa kan yadda gwamnatin tarayya ke ci gaba...

NiMet ta yi hasashen ruwan sama mai yawa na kwanaki uku a Nijeriya

Hukumar kula da yanayi ta Nijeriya NiMet ta bayyana cewa daga ranar Litinin zuwa Laraba za a samu ruwan sama tare da guguwa da...

Tinubu ya kuduri aniyar magance matsalar rashin aikin yi ga matasa – George Akume

Sakataren gwamnatin Najeriya George Akume ya baiyana cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta yi himma wurin magance matsalar rashin aikin yi da inganta rayuwar...

PDP na ƙoƙarin fitar da dan takarar shugaban ƙasa a 2027 – Okechukwu Osuoha

Jam’iyyar PDP ta bayyana cewa ‘yan siyasa da dama suna shirin neman tikitin shugaban ƙasa a 2027, kuma ba wai fitattun mutanen da aka...

Matatar mai ta Dangote ta kaddamar da motocin CNG don rarraba man fetur a fadin Nijeriya a Litinin dinnan

Wannan shiri zai rage tsadar jigilar mai tare da taimaka wa kananan masana’antu da kamfanoni sama da miliyan 42 wajen rage kudin gudanarwa inji...

Rooney ya caccaki Manchester United kan rashin ci gaba a zamanin Ruben Amorim

Tsohon kyaftin din Manchester United kuma wanda ya fi zura kwallaye a tarihin kungiyar Wayne Rooney, ya bayyana cewa ƙungiyar ta ƙara lalacewa a...

Most Popular

spot_img