DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Sadeeq Muhammad Fagge

410 POSTS0 COMMENTS
http://dclhausa.com

Tinubu ya umurci sabbin hafsoshin tsaro da su murƙushe duk wata barazanar tsaro

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya umurci sabbin hafsoshin tsaron da su tashi tsaye wajen murƙushe duk wata barazanar tsaro da ke tasowa a...

Sojojin da ake tsare da su bisa zargin juyin mulki a Nijeriya sun kai 42 a wani binciken jaridar Daily Trust

Yawan sojojin da ake tsare da su bisa zargin yunƙurin juyin mulki ya ƙaru zuwa 42, kamar yadda majiyoyi daga cikin rundunar sojin suka...

Barayin daji sun yi ajalin Dagacin kauye a jihar Sokoto

‘Yan bindiga sun kai mummunan hari a kauyen Kurawa, karamar hukumar Sabon Birni da ke jihar Sokoto, inda suka halaka mutane uku ciki har...

Majalisar Dattawa ta tabbatar da Bernard Doro a matsayin Minista

Majalisar Dattawan Nijeriya ta tabbatar da Bernard Doro a matsayin sabon minista, bayan tattaunawa da shi da ta ɗauki kusan mintuna 30. Gidan talabijin na...

Sulhu da ‘yan bindiga ba tare da an karbe makamansu ba, hatsari ne mai girma – Gwamna Dauda

Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya gargadi gwamnoni da hukumomin tsaro da su guji sulhu da ‘yan ta’adda da ba tare da an karɓe...

Daukacin ‘yan majalisar wakilan jihar Enugu sun koma APC

Shugaban majalisar wakilan Nijeriya Tajudeen Abbas, ne ya sanar da hakan a zaman majalisar da aka yi a Alhamis dinnan, inda ya karanta wasikun...

Muna so a ba mu damar kafa karin kananan hukumomi – Gwamnatin Bauchi

Gwamnatin jihar Bauchi ta mika bukatar neman a bata damar kirkirar sabbin kananan hukumomi 29 a jihar. Jaridar Daily Trust ta rawaito cewa mataimakin magatakardar...

Tinubu ya amince da sabon harajin 15% ga masu shigo da fetur da dizal a Nijeriya

Wannan umurni na Tinubu ya fito ne a cikin wata wasika da aka aika wa hukumar tattara haraji ta kasa FIRS da hukumar kula...

Most Popular

spot_img