DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Sadeeq Muhammad Fagge

314 POSTS0 COMMENTS
http://dclhausa.com

Gwamnan jihar Ogun ya nada mataimaka 1200 

Gwamnatin Ogun karkashin jagorancin gwamna Dapo Abiodun ta nada mutane 1200 domin taimaka mata wajen kawo sauyi a jihar. Cikin wata sanarwa da gwamnan ya...

Farashin kayan abinci ya sauka a fadin Nijeriya – Ministan Noma

Ministan Noma a Nijeriya Abubakar Kyari, ya bayyana cewa an samu saukar farashin kayan abinci a fadin Nijeriya. Ministan ya yi wannan bayani ne a...

Nan kusa ‘yan Nijeriya za su fara samun hasken wutar lantarki babu daukewa – Adebayo Adelabu

Gwamnatin tarayyar Nijeriya ta ce an kusa cimma burin samar da wutar lantarki babu daukewa a fadin kasar. Ministan wutar lantarki, Adebayo Adelabu ne ya...

Gwamnatin mulkin sojin Burkina Faso ta amincewa ‘yan Afirka shiga kasar ba tare da biza ba

Gwamnatin mulkin sojin Burkina Faso ta sanar da bude iyakokin kasar ga dukkan 'yan Afrika ba tare da biza ba, domin karfafa zirga-zirgar mutane...

Gwamnatin Kebbi ta musanta zarge-zargen Abubakar Malami kan gwamnan jihar

Gwamnatin Jihar Kebbi ta musanta zarge-zargen da tsohon ministan shari’a na Najeriya Abubakar Malami ya yi kan Gwamnan jihar Nasir Idris, Kauran Gwandu. Malami, wanda...

Sojoji sun yi nasarar ceto mutane da kwato Naira miliyan 23 a Sokoto da Zamfara

Rundunar Operation Fansar Yamma sun samu nasarori a jerin hare-hare da suka kai a jihohin Zamfara da Sokoto tsakanin 8 zuwa 10 ga watan...

Gwaji ya nuna cewa wani direban jirgi da ke aiki da Air Peace na tu’ammali da kwayoyi

Hukumar bincike ta sufurin jiragen sama ta Nijeriya NSIB ta fitar da rahoto kan saukar gaggawa da jirgin Air Peace ya yi a filin...

Masu aikata laifi a Nijeriya sun yi mana fintinkau – Kayode Egbetokun

Babban sufeton ‘yan sandan Nijeriya, Kayode Egbetokun, ya bayyana cewa ƙungiyoyin 'yan ta'adda da ke addabar ƙasar sun fi jami’an tsaro shiri ta fuskar...

Most Popular

spot_img