DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ukashatu Ibrahim Wakili

126 POSTS0 COMMENTS
http://dclhausa.com
Ukashatu is a highly skilled and experienced broadcast journalist and fact-checker. Ukashatu has over five years of experience in writing, editing, and presenting news and program content for radio and television. As a dedicated and hardworking professional, He is committed to upholding the values of accuracy, fairness, balance, independence, and accountability in her reporting and programs.

Hukumar EFCC ta kama wani tsohon jami’i a kamfanin NNPC bisa zarginsa da almundahanar dala biliyan 7.2

Jami’an hukumar EFCC mai yaki da yi wa tattalin arzikin Nijeriya tu'annati, sun kama tsohon babban jami’in kudi na kamfanin NNPCL Umar Isa, bisa...

Majalisar wakilan Nijeriya ta wanke kasar Togo daga zargin badakalar digirin bogi

Majalisar wakilan Nijeriya ta wanke jamhuriyar Togo daga zargin bada shedar digirin bogi, biyo bayan cece-kuce da ya mamaye fannin ilimin kasar a kwanakin...

Ba rauni ne zai sa mu yi sulhu da ‘yan bindiga ba – Gwamnatin jihar Sokoto

Gwamnatin jihar Sokoto ta kare matakin da ta dauka na neman yin sulhu da ‘yan bindiga da suka amince da ajiye makamansu, inda ta...

Babu ta yadda Tinubu zai ci zaben 2027 – Nasiru El’rufai, tsohon gwamnan Kaduna

Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa ba ta yadda Shugaba Tinubu zai sake cin zabe a shekarar 2027 domin abu...

Matatar Dangote ta shigo da danyen mai ganga miliyan 3.65 cikin watanni biyu – Jaridar Punch

Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Aliko Dangote, ya ce matatarsa ta fara dogaro da Amurka wajen samun danyen mai saboda ba ta samu isasshe a...

Saudiyya za ta gina rijiyoyin butsatse 78 a Nijeriya

Cibiyar bayar da agaji ta Sarki Salman na kasar Saudiyya (KSrelief) ta rattaba hannu kan wata yarjejeniyar hadin gwiwa da wata kungiya don gina...

‘Yan Nijeriya sama da 250,000 ke gudun hijira a Libya, Sudan ta Kudu, Kamaru, Chadi, Nijar da wasu sassan duniya

Hukumar kula da ‘yan gudun hijira da bakin haure da kuma ‘yan gudun hijira ta kasa ta ce 'yan Nijeriya sama da 250,000 ke...

Tinubu zai zabi abokin takararsa ne bayan babban taron APC – Fadar Shugaban Kasa

Fadar shugaban Nijeriya ta ce Shugaba Tinubu zai zabi wanda zai yi masa takarar mataimaki a zaben shugaban kasa na 2027, bayan ya amince...

Most Popular

spot_img