DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Umar Ibrahim

13 POSTS0 COMMENTS
http://dclhausa.com

Muna kalubantar Nijar kan zargin da ya yi mana – Bénin da Côte d’Ivoire

Kasashen Bénin da Côte d'Ivoire sun maida martani ga shugaba Tiani na Nijar kan zargin da yi musu na tallafawa 'yan ta'addar da suka...

Ba ta amfani da jami’an tsaro kaɗai za a samu zaman lafiya ba – Gwamna Uba Sani

Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Uba Sani, ya ce dorewar zaman lafiya ba ta taƙaitu ga matakan tsaro kaɗai ba, sai dai ta haɗa da...

Rikicin PDP na ƙara zurfafa tsakanin bangaren Wike da Turaki

Tsagin PDP na Tanimu Turaki ya ɗaukaka ƙara kan rushe taron PDP na Ibadan na jam’iyyar PDP ƙarƙashin jagorancin Tsohon Ministan Harkokin Cikin Gida...

SERAP ta maka Ministan Abuja Nyeson Wike da Gwamnoni a kotu

Ƙungiyar da ke fafutikar kare hakkin bil'adama a Nijeriya SERAP ta shigar da ƙara a gaban kotu kan gwamnonin jihohi da kuma Ministan Babban...

Atiku ba zai iya kalubantar Tinubu ba, Kwankwaso da Peter Obi ne za su iya – Obasanjo

Obasanjo ya goyi bayan takarar shugabancin Nijeriya na Kwankwaso da Peter Obi a 2027 tare da cewa Atiku ba zai iya kalubantar Tinubu ba. Wani...

Lauyoyin Bazoum sun ce rabon su da magana da shi tun watan Oktoban 2023 da aka kwace wayar sa

Barista Reed Brody ne daya daga cikin lauyoyin hambararren shugaban ya bayyana haka kamar yadda Wadata Radio ta ruwaito yana mai cewa shekaru biyu...

Kwankwaso ba shi kadai ya ƙirƙiri Kwankwasiyya ba – Dr Adamu Dangwani

Jigo a jam’iyyar APC a Jihar Kano kuma ɗaya daga cikin waɗanda suka assasa tafiyar Kwankwasiyya Dakta Adamu Dangwani ya ƙaryata zargin da ake...

An tsamo gawakin wasu daga cikin fasinjojin da wata motar safa ta kasar Nijar ta fada da su cikin wani kogi a hanyarsu ta...

Ya zuwa yanzu gawarwaki 23 aka lalubo daga cikin ruwan kogin Ouémé na kasar Bénin yayin da ake cigaba da neman 19 a cikin...

Most Popular

spot_img