DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Nijar: Janar Tiani ya yi wa gwamnatinsa garanbawul

-

 Nijar: Janar Tiani ya yi wa gwamnatinsa garanbawul

Google search engine

Shugaban gwamnatin rikon kwaryar mulkin sojan Nijar Janar ABDOURAHAMANE Tiana ya yi wa gwamnatin sa kwarya kwaryar garan bawul

Sakataren gwamnatin kasar ya bayyana hakan ta kafar talabejin din kasar

Kuma wannan garan bawul ya shafi ma’aikatu uku ne da suka hada da ta ma’adanai, ta man fetur da ta makamashi inda aka nada musu sabbin ministoci

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Buhari mutum ne mai girmama al’adu da masarautu – Sarkin Musulmi

Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar, ya shiga sahun wadanda ke jimamin rasuwar tsohon Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari, wanda ya rasu a wani asibiti a...

An rufe ofishin jakadancin Amurka na Abuja da Legas don jimamin rasuwat Buhari

Ofishin jakadancin Amurka da ke Abuja da kuma na Legas za su kasance a rufe a ranar Talata, 15 ga Yuli, 2025, domin girmamawa da...

Mafi Shahara